Dandalin Fasahar Fina-finai - Gwamnatin Kaduna ta mallakawa masana'antar Kannywood katafaren fili - a podcast by RFI
from 2020-10-11T22:16:04
::
::
Shirin 'Dadalin Fasahar Fina-Finai' a wannan karon ya tattauna da masu ruwa da tsaki a masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, kan nasarar da suka samu ta samun kyautar katafaren fili daga gwamnatin jihar Kaduna.
Further episodes of Dandalin Fasahar Fina-finai
Further podcasts by RFI
Website of RFI